Barnar Da 'Yan Bindiga Suka Yi A Arewa Maso Yammacin Najeriya
Manage episode 324820947 series 3311741
A makon da ya gabata, cikin shirin Daga Laraba mun kawo muku bayanin asalin ta'addanci a Arewa maso Yammacin Najeriya, inda kuka ji yadda abubuwa suka faro daga Jihar Zamfara
A wannan karon, shirin ya bankado irin asarar rayuka da dukiyoyin da aka yi da kuma yadda zamantakewa ta lalace tsakanin jama'ar wannan yanki a sanadiyyar ta’addancin ‘yan bindiga.
152 episod