show episodes
 
Artwork

1
Najeriya a Yau

Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Mingguan+
 
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
  continue reading
 
Bismillaah. Podcast ini mengumpulkan khutbah Jum'at dari para ustadz ahlussunnah wal jama'ah. Kualitas audio sebagian besar cukup baik. Siraman rohani bagi jiwa-jiwa yang rindu akan nasihat. Motivasi Islami bagi kaum muslimin untuk kebahagiaan dunia akhirat. Apresiasi/credits: - Asaatidzah ahlussunnah. - Team Yufid, Rumaysho, Rodja, & semua team/individu pendukung dakwah sunnah. Jazaakumullahu khayran. Donasi ke: https://yufid.com/donasi.html https://muslim.or.id/donasidakwah atau website da ...
  continue reading
 
Artwork

1
Muslim Recharge 🇲🇾

Next Gen Muslim Network

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Mingguan+
 
Suntikan pantas motivasi Islamik anda 💪✨ — direka khas untuk generasi muda masa kini yang berusaha kekal kuat di dunia dan di akhirat. Setiap episod menyampaikan peringatan ringkas tetapi penuh makna untuk membantu anda kekal fokus, berpijak teguh, dan berbangga dengan identiti Muslim anda. Semua podcast ini berdasarkan ceramah-ceramah pembina iman daripada ulama terkenal seperti Omar Suleiman, Mufti Menk, Zakir Naik dan ramai lagi. Ceramah-ceramah tersebut telah diringkaskan dan disusun sem ...
  continue reading
 
Artwork

1
Daga Laraba

Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Mingguan
 
Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa.
  continue reading
 
Artwork

1
podcast muslim

podcast muslim

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Bulanan
 
Muslim | Sejarah islam | Dakwah Media share kajian Islam Sampaikanlah dariku walau hanya satu ayat” (HR. Bukhari) Podcast muslim cuma me repost kajian dari guru, Ulama, Ustadz. Tidak ada niatan untuk mengkomersilkan untuk pribadi.
  continue reading
 
Bismillah. Mengenal Allah dan Islam. Tak kenal maka tak sayang. Ilmu menguatkan Iman. Sumber audio: Kajiandotnet dan Youtube. Ahlussunnah wal Jama'ah. Podcast ini tidak dikomersialkan. Silakan donasi ke rekening resmi yayasan dakwah sunnah seperti Yufid dan Rumaysho.
  continue reading
 
Assalamualaikum teman! Lewat podcast ini, aku mau berbagi cerita, pengalaman , dan berbagi ilmu, dan share berita-muslim terkini dan juga merangkum semua kisah-kisah menginsfirasi muslimah di seluruh dunia . semoga bermanfaat dan keep enjoy listen my podcast.
  continue reading
 
Bismillaah. Kajian bersama ustadz Dr. Firanda Andirja Lc, MA , hafizhahullahu. Hidup memerlukan pedoman dan Allah Ar Rahman Ar Rahim memberikan Al Qur'an sebagai petunjuk agar kita selamat dan bahagia dunia akhirat. Kaidah-kaidah kehidupan ini kita pelajari (setidaknya) sekali namun insya Allah manfaatnya sepanjang hayat kita. Tags: Kajian Islam, Kajian Sunnah, ustadz Firanda, Firanda Andirja, Dakwah Sunnah, Kaidah Kehidupan, Kaidah-kaidah Kehidupan, Belajar Islam, Bimbingan Islam, Kajian Al ...
  continue reading
 
Assalamu'alaikum Sobat Muslim! Di Siaran ini kami akan hadirkan berbagai macam Tausiyah Singkat yang berhubungan dengan Akhlaq kita yang mungkin masih belum baik. Mari Dengarkan dan nikmati apa yang telah anda pelajari! Untuk pertanyaan dan kritik: [email protected] Jika ingin bertanya perihal Materi yang disampaikan, bisa tanya di: https://t.me/haikalkhairy
  continue reading
 
Artwork

1
PERSPECTIVE

Astriva Harahap

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Bulanan
 
Halo! Selamat datang di Podcast yang kami beri judul : Perspective. Podcast ini dibuat sebagai media kita untuk saling belajar, berbagi informasi, berbagi insights, dan saling memberikan manfaat. Astriva dan Savira akan membahas berbagai macam isu kehidupan dari perspektif mereka. Selamat mendengarkan, ya!
  continue reading
 
Artwork

1
Gus Mus

KH. Ahmad Mustofa Bisri

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Bulanan
 
Podcast ini Berisi Kajian Rutin Tafsir Berbagai Kitab Kuning Dari Ulama NU, KH. Ahmad Mustofa Bisri atau Gus Mus Support this podcast: https://podcasters.spotify.com/pod/show/gusmus/support
  continue reading
 
Artwork
 
Assalamu'alaikum! Welcome to islamic histories podcast! Kita bakal belajar bareng tentang berbagai hal-hal epic dari sejarah islam dan mengaplikasikan dalam kehidupan kita sehari-hari. Past Prevent Future! instagram: @islamichistories
  continue reading
 
Artwork

1
Pengajian Ahad PERSIS

Pengajian Ahad PERSIS

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Bulanan
 
Podcast ini berisi ceramah agama Islam dari berbagai asatidz yang disampaikan pada Pengajian Ahad Persatuan Islam (PERSIS) yang diselenggarakan secara rutin setiap hari Ahad di Masjid PP PERSIS Viaduct
  continue reading
 
Artwork

1
Podcast Jowo

Nugraha Perdana

icon
Unsubscribe
icon
icon
Unsubscribe
icon
Bulanan
 
Halo perkenalkan nama saya Nugraha Perdana selaku yang membuat konten dalam podcast ini. Podcast Jowo adalah konten obrolan saya dengan teman-teman saya yang banyak memiliki pengalaman menarik dalam hidupnya. Obrolan ini menggunakan bahasa Jawa dikarenakan saya berasal dari Kota Malang dan ingin melestarikan budaya. Obrolan dalam podcast ini berisi obrolan menarik dari kisah horor, komedi, seni, politik, bisnis, dll. Tujuan adanya Podcast ini untuk menghibur dan mengedukasi masyarakat.
  continue reading
 
Artwork
 
NGAJI GUS BAHA TERBARU Ngaji ilmu Agama Islam bersama Gus Baha, yang mana sanad keilmuannya hingga kepada Nabi Muhammad SAW. Semoga menjadi manfaat baik didunia hingga akhirat nanti. Amin. Support this podcast: https://podcasters.spotify.com/pod/show/ngaji-gus-baha-terbaru/support
  continue reading
 
Loading …
show series
 
Karakteristik Muslim Ideal: Antara Ibadah, Akhlak, dan Hati adalah bagian dari ceramah agama dan kajian Islam ilmiah dengan pembahasan Shahih Jami’ Ash-Shaghir. Pembahasan ini disampaikan oleh Ustadz Dr. Emha Hasan Ayatullah pada Kamis, 12 Rajab 1447 H / 1 Januari 2026 M. Kajian Islam Tentang Karakteristik Muslim Ideal: Antara Ibadah, Akhlak, dan H…
  continue reading
 
Send us a text Jamhuriya ta Huɗu a Najeriya ta fara ne a ranar 29 ga Mayu, 1999, bayan kawo ƙarshen mulkin soja, inda ƙasar ta koma tafarkin dimokuraɗiyya bisa Kundin Tsarin Mulki na 1999. A wannan lokaci ne aka kafa manyan jam’iyyun siyasa kamar PDP, wadda Alex Ekwueme, Solomon Lar da wasu tsofaffin ‘yan siyasa suka jagoranci kafuwarta; APP (daga …
  continue reading
 
Tafsir Al-Fatihah Ayat Keenam: Jalan yang Lurus adalah bagian dari ceramah agama dan kajian Islam ilmiah dengan pembahasan Tafsir Al-Qur’an. Pembahasan ini disampaikan oleh Ustadz Dr. Emha Hasan Nasrullah, M.A. pada Sabtu, 14 Rajab 1447 H / 3 Januari 2026 M. Kajian Islam Tentang Tafsir Al-Fatihah Ayat Keenam: Jalan yang Lurus Surah Al-Fatihah memil…
  continue reading
 
Hakikat Cinta merupakan kajian Islam yang disampaikan oleh: Ustadz Dr. Muhammad Nur Ihsan, M.A. dalam pembahasan Amalan-Amalan Hati. Kajian ini disampaikan pada Jumat, 13 Rajab 1447 H / 2 Januari 2026 M. Kajian Tentang Hakikat Cinta Pembahasan kali ini melanjutkan materi mengenai amalan hati, yaitu al-mahabbah (kecintaan). Bahasan ini mencakup dua …
  continue reading
 
Send us a text A siyasar Najeriya, akwai ka’idoji da dokoki da ke tsara yadda ake gudanar da zaɓe, ciki har da lokacin da doka ta amince a fara yaƙin neman zaɓe. Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, wato INEC, ita ce ke da alhakin bayyana jadawalin zaɓe da kuma ranar da ‘yan takara za su fara neman goyon bayan al’umma a hukumance. Sai dai duk da waɗannan tanade-t…
  continue reading
 
Muqaddimah Kitab Al-Burhan min Qasasil Qur’an adalah bagian dari ceramah agama dan kajian Islam ilmiah dengan pembahasan Al-Burhan Min Qashashil Qur’an. Pembahasan ini disampaikan oleh Ustadz Abu Ya’la Kurnaedi, Lc. pada Senin, 9 Rajab 1447 H / 29 Desember 2025 M. Kajian Tentang Muqaddimah Kitab Al-Burhan min Qasasil Qur’an Buku ini merupakan juz k…
  continue reading
 
Iman kepada Allah: Pokok dari Segala Rukun adalah kajian Fiqih Do’a dan Dzikir yang disampaikan oleh Ustadz Abu Yahya Badrusalam, Lc. Kajian ini beliau sampaikan di Masjid Al-Barkah, komplek studio Radio Rodja dan Rodja TV pada Selasa, 10 Rajab 1447 H / 30 Desember 2025 M. Kajian Tentang Iman kepada Allah: Pokok dari Segala Rukun Poin […] Tulisan I…
  continue reading
 
Send us a text A cikin ‘yan kwanakin nan, siyasar Najeriya ta sake daukar sabon salo, bayan barkewar takaddama tsakanin Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, da manyan shugabannin jam’iyyar (APC). Jam’iyyar APC na kallon yadda Wike — wanda ba cikakken ɗan jam’iyyar ba ne amma ke rike da mukami a karkashin gwamnatinta — ke yin katsaland…
  continue reading
 
Keutamaan Menebarkan Salam dan Berbagi Makanan adalah bagian dari ceramah agama dan kajian Islam ilmiah dengan pembahasan kitab Al-Adabul Mufrad. Pembahasan ini disampaikan oleh Ustadz Dr. Syafiq Riza Basalamah, M.A. pada Senin, 9 Rajab 1447 H / 29 Desember 2025 M. Kajian Islam Tentang Keutamaan Menebarkan Salam dan Berbagi Makanan Al-Imam Bukhari …
  continue reading
 
Send us a text Harin da wasu ‘yan ta’adda suka kai kasuwar Daji da ke karamar hukumar Borgu a Jihar Neja ya sake jawo hankalin al’umma kan matsalar rashin tsaro da ke kara ta’azzara a yankunan karkara na Arewa ta Tsakiya. Kasuwar Daji, wadda ke zama cibiyar hada-hadar kasuwanci ga manoma, ‘yan kasuwa da mazauna kauyuka makwabta, ta kasance wuri na …
  continue reading
 
Mendidik Anak Mencintai Rasulullah Shallallahu ‘Alaihi wa Sallam ini merupakan bagian dari kajian Islam ilmiah Fiqih Pendidikan Anak yang disampaikan oleh Ustadz Abdullah Zaen, M.A. Hafidzahullah. Kajian ini disampaikan pada Senin, 9 Rajab 1447 H / 29 Desember 2025 M. Kajian Tentang Mendidik Anak Mencintai Rasulullah Shallallahu ‘Alaihi wa Sallam P…
  continue reading
 
Definisi Miskin dan Hakikat Kekayaan Jiwa merupakan bagian dari kajian Islam ilmiah Mukhtashar Shahih Muslim yang disampaikan oleh Ustadz Abu Yahya Badrusalam, Lc. Hafidzahullah. Kajian ini disampaikan pada Ahad, 8 Rajab 1447 H / 28 Desember 2025 M. Kajian Hadits Tentang Definisi Miskin dan Hakikat Kekayaan Jiwa Kita masuk ke bab orang miskin adala…
  continue reading
 
Penisbatan Wahabi kepada Syaikh Muhammad bin Abdul Wahab adalah bagian dari ceramah agama dan kajian Islam ilmiah dengan pembahasan kitab Minhaj Al-Firqah an-Najiyah wa ath-Tha’ifah Al-Manshurah. Pembahasan ini disampaikan oleh Ustadz Abdullah Taslim, M.A. pada Sabtu, 7 Rajab 1447 H / 27 Desember 2025 M. Kajian Tentang Penisbatan Wahabi kepada Syai…
  continue reading
 
Khutbah Jumat: Ujian Keimanan dan Musibah Agama ini merupakan rekaman khutbah Jum’at yang disampaikan oleh Ustadz Abu Yahya Badrusalam, Lc. di Masjid Al-Barkah, Komplek Rodja, Kp. Tengah, Cileungsi, Bogor, pada 6 Rajab 1447 H / 26 Desember 2025 M. Khutbah Jumat Pertama: Ujian Keimanan dan Musibah Agama Sudah menjadi sunnatullah bahwa Allah Subhanah…
  continue reading
 
Send us a text A fagen siyasar Najeriya a halin yanzu, ana ta ce-ce-ku-ce kan wacce ce babbar jam’iyyar adawa da za ta iya tsayawa ƙafada da ƙafada da jam’iyyar APC mai mulki. Wannan takaddama ta fi karkata ne tsakanin jam’iyyar PDP, wacce ta dade tana taka rawa a matsayin babbar jam’iyyar adawa bayan ficewarta daga mulki a 2015, da kuma jam’iyyar …
  continue reading
 
Send us a text Shekarar 2026 ta zo a wani lokaci da ’yan Najeriya da dama ke fuskantar matsin tattalin arziki, da sauye-sauyen siyasa, da kuma ƙalubalen rayuwa da ke bukatar sabon tunani. Wannan ba lokaci ba ne na fatan samun sa’a kawai, lokaci ne na tsara hanya, da ɗaukar matakai, da yin gyara a rayuwar yau da kullum. A wannan shiri, za mu duba ya…
  continue reading
 
A da soyayya na kafuwa ne sakamakon gaskiyar mutum, ko nasabarsa, ko tarbiyyarsa ko kuma riko da addininsa. Mace kan so saurayinta ko da kuwa ba shi da ko anini, a wasu lokutan ma ko da wani mai hannu da shuni ya fito takan tubure ta ki shi. Sai dai a wannan zamani mata da dama kan fito fili suna bayyana irin saurayin da suke so, a galibin lokuta m…
  continue reading
 
Send us a text Yayin da muke bankwana da shekarar 2025, siyasar Najeriya ta kasance cike da sauye-sauye, rikice-rikice, da kuma manyan al’amura da suka shafi iko, jam’iyyu da shugabanci. Shekarar ta shaida sauyin sheƙa na ‘yan siyasa, rikicin cikin gida a wasu jam’iyyu, da kuma fafutukar karɓar ragamar mulki a jihohi da matakin tarayya, lamarin da …
  continue reading
 
Send us a text A shekarar 2025, Najeriya ta fuskanci manyan ƙalubalen tsaro da suka fi daukar hankali, musamman hare-haren ‘yan bindiga, garkuwa da mutane, da ta’addanci a jihohin Arewa kamar Zamfara, da Katsina da Sokoto da Kaduna da kuma Borno. Hare-haren sun yi sanadin rasa rayuka, da rufe makarantu, da kaura daga gidaje, da kuma durkushewar har…
  continue reading
 
Send us a text A duk faɗin Arewacin Najeriya, ana gudanar da bukukuwan Kirsimeti cikin kwanciyar hankali da fahimtar juna, duk da kasancewar Musulmai ne suka fi rinjaye a yawancin yankuna. Kiristoci kan yi bukukuwansu cikin mutunta al’adar Musulmai, yayin da Musulmai kuma ke nuna goyon baya ta hanyar gaisuwa, da tsaro, da mu’amala ta zamantakewa. A…
  continue reading
 
Send us a text A yayin da al’ummar Kirista a sassa daban-daban na ƙasar nan ke gudanar da bukukuwan Kirsimeti cikin walwala, da annashuwa da haɗuwa da iyalai, akwai kuma waɗanda wannan lokaci ya zo musu cikin ƙunci da jimami. Waɗannan su ne mutanen da matsalolin tsaro—kamar hare-hare da rikice-rikice—suka tilasta musu barin gidajensu da muhallansu.…
  continue reading
 
Send us a text Gabannin bukukuwan Kirsimeti, kasuwanni a sassan ƙasar nan sun cika sun bunkasa. Jama’a na ci gaba da zirga-zirga domin sayen kayan bukukuwa, yayin da ‘yan kasuwa ke kokarin jawo hankalin masu saye ta hanyar daidaita farashi. A wannan shekarar, alamu sun nuna ba a samu hauhawar farashin kayayyaki a yawancin kasuwanni ba, sai dai wasu…
  continue reading
 
Send us a text Takaddama mai zafi ta dabaibaye sabbin dokokin haraji da Majalisar Tarayya ta amince da su, bayan zarge-zargen cewa an samu sauye-sauye a cikin dokokin bayan an kammala dukkan matakan amincewa da su a majalisa. Batun da ya taso ya jawo cece-kuce daga ‘yan majalisa, jam’iyyun adawa da kungiyoyin fararen hula, inda suke tambayar sahiha…
  continue reading
 
Send us a text Gobara a irin wannan yanayi na iska musamman a kasuwanni da gidaje ba sabon abu bane kuma ba abun mamaki ba. Wasu kafintoci dake aiki a kasuwar lale dake unguwar Tal’udu a karamar hukumar Gwale dake jihar Kano sun wayi gari da alhinin gobarar da ta yi sanadiyyar raba su da hanyar abincinsu. Wannan gobara da ba’a san musabbabinta ba t…
  continue reading
 
Send us a text Murabus din da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai ta kasa Ahmed Farukh ya yi daga mukaminsa ya sa ‘yan Najeriya da dama na ta tofa albarkacin bakinsu musamman a bangaren harkokin mai. Murabus din na zuwa ne bayan doguwar takaddama tsakaninsa da Shugaban Rukunin Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote kan batutuwa da dama. Shin ko w…
  continue reading
 
Send us a text Takunkumin da Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya sanya wa wasu ‘yan Najeriya ya sake jawo hankali kan irin tasirin manufofin ƙasashen waje ga rayuwar mutane da tattalin arzikin ƙasa baki ɗaya. Wannan takunkumi, wanda ya haɗa da hana shiga Amurka, da toshe kadarori ko hana mu’amala da wasu hukumomi da kamfanonin Amurka, ba wai hu…
  continue reading
 
Rage farashin man fetur a Najeriya na daya daga cikin batutuwan da ke daukar hankalin al’umma, musamman ganin yadda tsadar rayuwa ta yi wa ’yan kasa katutu a ‘yan watannin nan. Man fetur ba wai kawai makamashi ba ne da ake amfani da shi wajen tafiyar da ababen hawa; ginshiki ne da kusan dukkan harkokin tattalin arziki ke jingina da shi – daga sufur…
  continue reading
 
Send us a text Batun matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na mayar da shalkwatar Bankin Masana’antu zuwa jihar Legas ya haifar da ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya. Wannan mataki ya tayar da mabanbantan ra’ayoyi daga bangarori daban-daban na al’umma, inda wasu ke kallonsa a matsayin shawara mai ma’ana da za ta karfafa harkokin masana’antu da ja…
  continue reading
 
Send us a text A ’yan shekarun nan, lokaci na bukukuwan ƙarshen shekara—wanda a da ake ɗauka a matsayin lokacin farin ciki, da haɗuwa da iyalai, da tafiye-tafiye—ya fara sauya salo ga mutane da dama. Maimakon shirye-shiryen ziyartar ’yan uwa ko halartar bukukuwa a garuruwa daban-daban, mutane da yawa yanzu suna cike da fargaba da damuwa. Babban dal…
  continue reading
 
Send us a text A kwanakin baya, Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da sabon tsarin jadawalin karatu ga makarantun firamare da sakandare. Sabon tsarin, wanda Ma’aikatar Ilimi ta ƙasa ta tsara, yana da nufin inganta koyarwa da koyo, da rage nauyin lodi ga dalibai, da kuma tabbatar da cewa malamai suna da isasshen lokaci don isar da darussa tare da kwarewa…
  continue reading
 
A kwanakin nan, tawagar ’yan majalisar dokokin Amurka ta kawo ziyara Najeriya domin tattaunawa kan tsaro da tashin hankalin da ake ta fama da shi a yankunan Arewa da tsakiyar ƙasar, musamman rikice-rikicen da suka yi sanadiyyar kashe-kashe da duniya ke fargabar suna iya daukar salo na kisan kare dangi ga Najeriya. Ko wannan ziyarar da tawagar Amurk…
  continue reading
 
Loading …

Panduan Rujukan Pantas

Podcast Teratas
Dengar rancangan ini semasa anda meneroka
Main