Dalilan da suka haddasa barkewar yaki tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas
Manage episode 379771008 series 1454264
Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micael Kuduson, mayar da hankali kan neman karin bayani dangane da musabbabin sake barkewar rikici tsakanin kungiyar Hamas ta yankin Falasdinu da Isra’ila.
Akwai kuma wasu karin tambayoyin da shirin ya yi wa masu sauraro karin bayani akai.
29 episod