France Medias Monde awam
[search 0]
lebih

Download the App!

show episodes
 
Tarihin Afrika ta hanyar zamanin manyan mutanen Nahiyar. Shirin na kunshe da sautin shugabannin Afrika da suka gabata da wadanda suka yi zamani da su. Babu wanda ke iya share tarihin wata al’umma, domin duk al’ummar da ba ta da tarihi kamar duniya ce babu rayuwa. Alain Foka ne ya gabatar da shirin daga RFI sashen Faransanci a Paris wanda aka fassara zuwa Hausa.
  continue reading
 
Loading …
show series
 
Kamar yadda aka saba, shirin 'Tambaya Da Amsa' tare da Michael Kuduson na zuwa muku ne duk mako da amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Daga cikin taambayoyin da aka amsa a shirin wannan makon, har da karin bayani kan yadda hukumar kididdiga ke aikinta masamman na tattara farashi.…
  continue reading
 
Kamar yadda aka saba, shirin Tambaya Da Amsa na zuwa muku ne duk mako da amsoshi daidai gwargwado iko na tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman karin bayani a kan fasahar sanya wa na’ura basirar dan’adam wato “Artificial Intelligence”.…
  continue reading
 
Kamar yadda aka saba, shirin 'Tambaya Da Amsa' yana zuwa muku ne duk mako da amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Daga cikin taambayoyin da aka amsa a shirin wannan makon, akwai wadda ke neman talkaiccen tarihin wasan Hotungo da Fulani ke yi a Jamhuriyar Nijar, da kuma tambayar da ta nemi sanin mahimmancin bada tak…
  continue reading
 
Shiri 'Tambaya Da Amsa' yana kawo muku amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da masu sauranmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa muku a wannan tasha, kuma lokaci iri wannan. A cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman sanin musababbin yakin da ake yi a Sudan yanzu haka. Wannan tambayar ma wasu ne za ku ji amsoshinsu a cikin wann…
  continue reading
 
A cikin shirin tambaya da amsa na wannan mako, an karanto wasu daga cikin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko, tare da kawo amsoshinsu daidai gwargwadon iko, kamar yadda aka saba a duk mako. Daga cikin tambayoyin da aka kawo muku a cikin shirin, akwai wadda ke neman sanin inda mulkin mallaka ya samo asali, da kuma ko turawa ne k…
  continue reading
 
Kamar yadda aka saba, shirin na zuwa muku ne da amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana, yake kuma zuwa muku duk a mako a lokakci irin wannan. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, har da wadda ke neman sanin ko akwai kasashen Afrika da ba a taba yi musu mulkin mallaka ba, da kumaa dalilin da suka …
  continue reading
 
Shirin 'Tambaya Da Amsa' na wannan mako yana dauke ne da amsoshin wasu daga cikin tambayoyoin da wasu daga ciin masu sauraronmu suka aiko mana. Duk mako yake zuwa muku a wannan tasha. Daga cikin tambayoyin da aka amsa a cikin shirin wannan makon, har da wadda ke neman bayani a kan kayyade kudaden da kungiyoyin wasan kwallon kafa ke kashewa wajen sa…
  continue reading
 
Zamu bude taskar tambayoyin namu da wannan tambayar da ta fito daga Sani Mai Lange Lange Yalwa Yawuri. Yana cewa, Shin ko gaskiya ne fatar jikin dan Adam na da alaka da kodarsa ko hantarsa?. Idan haka ne, kenan duk mutumin da ke fama da cuta a fatar jikinsa, kodarsa ko hantarsa ma tana iya samun matsala?  a cikin Shirin ‘Tambaya Da Amsa’, tare da a…
  continue reading
 
Shirin‘’Tambaya Da Amsa’’ yana zuwa muku ne da amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa muku a lokaci irin wannan. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, har da wanda ke neman sanin tsawon lokacin da ake dauka kafin a fara amfana da danyen mai daga lokacin da aka gano shi.tar…
  continue reading
 
Ga wannan tambayar da ta fito daga Aminu Adamu Malamadori, Abdulllahi Aliyu Koya Miga da Malam Musa Dan Malam Mai Wankin Hula Garbo Miga a jihar Jigawa dake Najeriya. Suka ce a yi musu bayani a kan matsayin magajin gari musamman a kasashen Turai da ake zaba? Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ , daga sashen Hausa na Radio France Internationale tare da abokink…
  continue reading
 
Shirin Tambaya da Amsa tare da Michael Kuduson a wannan makon ya bayar da amsa kan wasu daga cikin tambayoyin da kuka turo ciki har da wanda ke tambaya kan alfanun da kasar da ta karbi bakoncin gasar cin kofin Duniya ke samu, dama kasar da ta fi kashe kudi wajen karbar bakoncin ita wannan gasa a tarihi.…
  continue reading
 
Shirin Tambaya da amsa tare da Michael Kuduson a wannan makon kamar kowanne lokaci ya amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko, inda a wannan mako za ku ji amsar tambaya kan dalilin da ya sa batun tallafin man fetur ya ki ci ya ki cinyewa a kasashe masu tasowa da kuma yiwuwar kawo karshen makamantan matsalolin idan kasashen suka fara tace man su a…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wanna makon ya ci gaba da kawo muku tarihin tsohon sakataren majalisar Dinkin Duniya ne, wato Koffi Annan wanda ya kasance bakar fata na farko da ya hau wannan kujera a shekarar 1997. Dan asalain kasar Ghana ne, wanda ya kwashe shekaru yana aiki a majalisar a matakai dabam dabam. Ya rasu a shekarar 2018.…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wanna makon ya ci gaba da kawo muku tarihin tsohon sakataren majalisar Dinkin Duniya ne, wato Koffi Annan wanda ya kasance bakar fata na farko da ya hau wannan kujera a shekarar 1997. Dan asalain kasar Ghana ne, wanda ya kwashe shekaru yana aiki a majalisar a matakai dabam dabam. Ya rasu a shekarar 2018.…
  continue reading
 
Shirin Tarihin Afrika na wannan makon ya dora ne kan na makon jiya, inda muke kawo muku tarihin tsohon babban jami'in diflomasiyar nan kuma tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, wato Kofi Annan.Kofi Annan ya kara tarihin zama bakar fata na farko da ya zama Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya a shekara ta 1997, inda ya taka gagarum…
  continue reading
 
Shirin Tarihin Afrika na wannan makon ya dora ne kan na makon jiya, inda muke kawo muku tarihin tsohon babban jami'in diflomasiyar nan kuma tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, wato Kofi Annan.Kofi Annan ya kara tarihin zama bakar fata na farko da ya zama Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya a shekara ta 1997, inda ya taka gagarum…
  continue reading
 
Shirin Tarihin Afrika na wannan makon ya dora ne kan na makon jiya, inda muke kawo muku tarihin tsohon babban jami'in diflomasiyar nan kuma tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, wato Kofi Annan.Kofi Annan ya kara tarihin zama bakar fata na farko da ya zama Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya a shekara ta 1997, inda ya taka gagarum…
  continue reading
 
Majalisar Dinkin Duniya ta ce yawan al'ummar duniya ya kai biliyan 8. Shin ko ya ya ake yi a gane hakan, ganin cewa kasashe da dama sun dade basu kidaya al'ummar su ba?Dangane da hakka Michael Kuduson ya mika wannan tambaya daga cikin tambayoyin ku masu saurare a cikin shirin tambaya da amsa.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin Tarihin Afrika na wannan makon ya dora ne kan na makon jiya, inda muke kawo muku tarihin tsohon babban jami'in diflomasiyar nan kuma tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, wato Kofi Annan.Kofi Annan ya kara tarihin zama bakar fata na farko da ya zama Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya a shekara ta 1997, inda ya taka gagarum…
  continue reading
 
Shirin Tambaya da Amsa tare da Michael Kuduson a wannan mako ya amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko mana ciki har da tambayar da ke neman karin bayani kan dalilin da ya sanya Rasha shiga yakin kasar Syria da kuma yadda kasar ke ci gaba da kashe kudi a yakin.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin Tarihin Afrika na wannan makon ya dora ne kan na makon jiya, inda muke kawo muku tarihin tsohon babban jami'in diflomasiyar nan kuma tsohon Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, wato Kofi Annan. Kofi Annan ya kara tarihin zama bakar fata na farko da ya zama Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya a shekara ta 1997, inda ya taka gagaru…
  continue reading
 
Shirin 'Tambaya da Amsa' tare da Micheal Kuduson kamar kowane mako, tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko yake amsawa, kuma a wannan mako ma ya kawo muku ci gaban zantawar da muke da shahararren mawakin nan na kasar Tangale a Gomben Najeriya Lambala wali a game da tarihinsa.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wannan mako tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya kawo muka tarihin Kofi Atta Annan jami'in diflomasiyyar kasar Ghana wanda ya zama babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na bakwai daga shekarar 1997 zuwa 2006. Amatsayin bakar fata na farko dan kasar Afirka ya dare wannan kujera, ya karbi kyautar zaman lafiya ta Nobel a…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wannan mako tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya ci gaba da kawo muku tarihin fiitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a shekarar 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi na 2 daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ tare da Michael Kuduson, daga sashen Hausa na Radio France Internationale RFI zai bayar da amsa daga cikin wasu tambayoyin masu saurare.Tarihin mutumin nan MICHEL LOTITO wanda aka ce yana cin ƙarfe kamar abinci. Shin da gaske ne yana cin ƙarfe? Kuma da gaske ya cinye jirgin sama guda da wasu kekuna? Ya matsayin wannan abin …
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wannan mako tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya ci gaba da kawo muku tarihin fiitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a shekarar 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi na 2 daga 1981 zuwa 2001. Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.…
  continue reading
 
Shirin Tambaya da amsa na wannan mako tare da Michael Kuduson ya amsa wasu daga cikin muhimman tambayoyin da masu sauraro suka aiko, ciki har da amsar tambaya kan neman bayani game da fitaccen malamin Shi'a na kasar Iraqi da kuma tasirinsa a siyasar kasar. Ayi saurare lafiya.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afrika' na wannan mako tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya ci gaba da kawo muku tarihin fiitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a shekarar 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi na 2 daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin tarihin Afrika tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal a wannan makon ya ci gaba da kawo muku tarihin fitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi 2 na daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin Tambaya da Amsa tare da Michael Kuduson kamar yadda ya saba a kowanne mako yakan amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko, inda a wannan karon shirin ya amsa tambaya kan tasirin da fitaccen malamin Shi'ar Iraqi Moqtada Sadr, ke da shi ga siyasar kasar da ma takaitaccen bayani kan tsohuwar tarayyar Soviet da kuma dalilin rushewarta.…
  continue reading
 
Shirin tarihin Afrika tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal a wannan makon ya ci gaba da kawo muku tarihin fitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi 2 na daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin Tambaya da Amsa tare da Michael Kuduson a wannan mako ya sake amsa muhimman tambayoyin da masu sauraro suka aiko, ciki har da amsar tambaya kan tasirin tsohon shugaban tarayyar Soviet Mikhail Gorbachev da ya mutu a farkon makon da muke bankwana da shi, mutumin da ya yi rawar gani wajen kawo karshen yakin cacar baka a Duniya da kuma baiwa kas…
  continue reading
 
Shirin tarihin Afrika tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal a wannan makon ya ci gaba da kawo muku tarihin fitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi 2 na daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin tarihin Afrika tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal a wannan makon ya ci gaba da kawo muku tarihin fitaccen shugaban kasar Ghana dan gwagwarmaya John Jerry Rawlings da ya mulki kasar na gajartaccen wa'adi a 1979 gabanin sake shugabantar kasar a wa'adi 2 na daga 1981 zuwa 2001.Oleh RFI Hausa
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afirka' na wannan lokaci tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya cigaba da kawo wa masu sauraro tarihin tsohon shugaban kasar Burkina Faso Thomas Sankara, wanda aka yi wa kisan gilla a bakin aiki. Marigayi Thomas Sankara na daga cikin jerin tsofaffin shugabannin nahiyar Afirka da aka yi amannar cewa suna cike da kishin kasa da kuma na…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afirka' na wannan lokaci tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya ci gaba da kawo wa masu sauraro tarihin tsohon shugaban kasar Burkina Faso Thomas Sankara, wanda aka yi wa kisan gilla a bakin aiki. Marigayi Thomas Sankara na daga cikin jerin tsofaffin shugabannin nahiyar Afirka da aka yi amannar cewa suna cike da kishin kasa da kuma n…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afirka' na wannan lokaci tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya cigaba da kawo wa masu sauraro tarihin tsohon shugaban kasar Burkina Faso Thomas Sankara, wanda aka yi wa kisan gilla a bakin aiki. Marigayi Thomas Sankara na daga cikin jerin tsofaffin shugabannin nahiyar Afirka da aka yi amannar cewa suna cike da kishin kasa da kuma na…
  continue reading
 
Shirin 'Tarihin Afirka' na wannan lokaci tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya cigaba da kawo wa masu sauraro tarihin tsohon shugaban kasar Burkina Faso Thomas Sankara, wanda aka yi wa kisan gilla a bakin aiki. Marigayi Thomas Sankara na daga cikin jerin tsofaffin shugabannin nahiyar Afirka da aka yi amannar cewa suna cike da kishin kasa da kuma na…
  continue reading
 
Loading …

Panduan Rujukan Pantas

Podcast Teratas