Masu Saurare na aiko da Tambayoyinsu domin neman amsa a shirin, Ana gabatar da shirin ne a karshen mako.
…
continue reading
1
Bayani a kan ayyunkan Hukumar Lafiya ta Duniya WHO
19:39
19:39
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
19:39
Shirin 'Tambaya Da Amsa' wanda ya ke zuwa duk mako a wannan tasha zai amsa tambayar da ke neman bayanni a kan ayyukan Hukumar Lafiya ta Duniya,,musamma inda take samun kuɗaɗen gudanar da ayyukanta da kuma yadda taa ke ɗaukar ma'ikata.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Amsar tambaya game da muhimmancin taken ƙasa wato National Anthem
18:53
18:53
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
18:53
Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru sani kamar kowanne mako ya na gayyato ƙwararru ne don amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko mana. A wannan mako, shirin ya amsa tambaya game da tasirin taken ƙasa da ake kira National Anthem a Turance. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin..Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Tarihin tsohon shugaban Iran Ebrahim Raisi da bayani akan ma'askin dare
20:17
20:17
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:17
Shirin tamabaya da amsa na wannan mako zai kawo muku tarihin shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi, wanda Allah Ya yi wa rasuwa a ranar 19 ga watan Mayun shekarar 2024, tare da bayani akan ma'askin dare kamar yadda aka aiko mana da tambayoyi akansu, sai a kasance tare da mu a cikin shirin.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Bayani kan kotun ICC da kuma sammacin kamo firaministan Isra'ila da shugabannin Hamas
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon ya amsa wasu daga cikin tambayoyi da masu sauraro suka aiko mana ciki harda amsar tambaya da ke neman bayani a game da kotun hukunta manyan laifuka ta duniya, ICC da batun sammacin kama firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu da wasu shugabannin ƙungiyar Hamas. Ku latsa alamar sautin donjin cikakken shirin…
…
continue reading
1
Bayani a kan kamanceceniyar mulkin gurguzu da kama-karya
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin, wanda ke zuwa muku duk mako a lokacin irin wannan, yana kawo muku amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wasu daga cikin masu bibiyanmu suka aiko mana ne, kuma a yau, za ku ji amsar tambayar da ke neman ƙarin bayani a kan salon mulkin gurguzu, da kuma ko da gaske yana da kamanceceniya da mulkin kama-karya kamar yadda masu kushe shi ke fadi.…
…
continue reading
1
Hukumar samar da wutar lantarki ta yi bayani game da kudin wuta da jama'a za su biya a Najeriya
20:01
20:01
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:01
‘Tambaya Da Amsa’ shiri ne da ke kawo amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Bayan janye tallafin lantarki a Najeriya, hukumar samar da wutar ta yi bayani game da rukunnai dabam dabam na masu amfani da wuta da abin da za su biya a matsayin kudin wuta. A yi mun ƙarin bayani a kan wadannan rukunnai. Menene ya sa dole s…
…
continue reading
1
Ƙarin bayani kan yakin duniya da yadda za'a kauce wa sake barkewarsa
20:01
20:01
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:01
Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micheal Kuduson ya amsa wasu daga cikin tambayoyi da masu sauraro suka aiko mana ciki harda amsar tambaya da ke neman bayani a kan yakin duniya da yadda za a kauce wa aukuwar wani yakin duniya.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Sanadin katsewar kafofin sadarwa na Internet a nahiyar Afirka
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
shirin a wannnan mako zai ba da hankali ne akan abinda ya kai ga katsewar hanyoyin sadarwa na internet a wasu sassa na Nahiyar Afirka.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Karin bayani a kan ‘yan sandan kasa da kasa na Interpol
20:01
20:01
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:01
Shirin yana zuwa muku ne da amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa mukua wannan tasha kuma a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, za mu ji karin bayani a kan ‘yan sandan kasa da kasa na Interpol. Abokinku, Michael Kuduson ne ke muku lale marhabun.…
…
continue reading
1
Neman bayanni a game da mayar da kasa saniyar ware
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Kamar yadda muka saba, shirin yana zuwa muku ne da amsoshin tambayoyin da masu sauronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa muku a wannan tasha kuma a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman bayanni a game da mayar da kasa saniyar ware, da kuma tasirin haka a kan kasar da aka maida saniyar ware.…
…
continue reading
1
Amsoshin wasu daga cikin tambayoyin masu saurare daga Rfi
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
A cikin shirin na wannan mako,Michael Kuduson ya duba wasu daga cikin tambayoyin,ko wadanan hanyoyi ne ake bi domin samun tikiti kujerar wakili a Kwamity tsaro na MDD. Ya kuma duba wasu tambayoyi da suka jibanci bangaren tsaro da sauren su.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Tarihin yan tawayen Houthi na Yemen
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
A cikin shirin tambaya da amsa na wannan mako, Michael Kuduson ya mayar da hankali a tambayar da ta shafi yan Tawayen Houthi na kasar Yemen. Sai ku biyo mu.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Tambaya da Amsa: Cikakken tarihin Hausawa 'yan asalin kasar Mali
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman sanin tarihin Hausawa ‘yan asalin kasar Mali. Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Micheal Kuduson.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami’an tsaro?
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ yana kawo muku amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana ne, kuma duk mako yake zuwa muku a daidai wanna lokaci, kuma a wannan tasha. Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami’an tsaro? Wannan tambayar na daya daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau. Sai ku kasance tare da abokinku, Micha…
…
continue reading
1
Neman karin bayani a kan Somaliland da ko kasa ce mai ‘yanci?
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ yana zuwa muku ne da amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wsu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako ya ke zuwa muku a daidai wannan lokaci.Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman karin bayani a kan Somaliland da ko kasa ce mai ‘yanci. Sai a biyo…
…
continue reading
1
Bayani a kan ramukan sararin samaniya (Black Holes)
19:59
19:59
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
19:59
Kamar yadda aka saba, shirin yana kawo muku amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana ne, kuma duk mako yake zuwa muu a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa, akwai wadda ke neman bayani a kan ramukan nan da ke sarari, wadanda ake kira ‘black holes.Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Dalilan da suka hana kasashe masu tasowa dogaro da kansu a bangaren tsaro
19:58
19:58
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
19:58
Shirin ‘Tambaya Da Amsa ‘ yana zuwa muku ne kowane mako a wannan tasha, inda ya ke kawo amsoshin tambayoyin da suka samu shiga daga masu sauraronmu. Daga cikin tambayoyi da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman bayani a kan dalilin da ya sa kasashe masu tasowa ba iya dogaro da kan su wajen yaki da matsalar tsaro,, musamman ma ta’addanci da saurans…
…
continue reading
1
Bayani a kan masu 'kujerar naki' a Majallisar Dinkin Duniya
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin 'Tambaya Da Amsa' na wannan mako kaamar kowane mako, ya kawo muku tambayoyi ne da masu sauronmu suka aiko mana, inda ya samar da amsoshinsu daidai gwargwadon iko. Daga cikin tambayoyin da muka amsa a yau, akwai wadda ke neman sanin yadda aka yi wasu kebabbun kasashe suka samu "kujerar naki' a Kwamitin Tsaro nna Majalisar Dinkin Duniya.…
…
continue reading
1
Tambaya dangane da bayani a kan kisan kare dangin Holocaust
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Tambaya daga Alhaji Haruna Kira da Umar Ladan Baturiya daga jihar Jigawa Najeriya. So suke a banbanta musu tsakanin ta’addanci da ayyukan ‘yan bindiga. Ko akwai dokar da ke hana amfani da karfi fiye da kima a kan irin wadannan masu aikata manyan laifuka?Oleh RFI Hausa
…
continue reading
1
Amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraron RFI
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Me ake nufi da karbar rance na biliyoyin daloli don tallafa wa naira kamar yadda gwamnatin Najeriya ta yanzu ta yi. Mataki ne mai fa’ida? Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ ne ke zuwa ma mai sauraro daga sashen Hausa na Radio France Internationale RFI. Ana iya aiko da tambayar da ake da ita ta adireshinmu na imel a rfihausatambayoyi@gmail.com .…
…
continue reading
1
Bayani a kan ramin mafi tsawo a duniya, wadda ke gabashin nahiyar Afrika
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
‘Tambaya Da Amsa’, daga sashen Hausa na Radio France Internationale, RFI, tare da abokin nan naku, Michael Kuduson. Shiri ne da ke kawo muku amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana, duk mako yake zuwa daga wannan tasha, kuma a lokaci irin wannan. Daga cikin tambayoyn da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman bayani a k…
…
continue reading
1
Karin bayani a kan Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya
20:00
20:00
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:00
Shirin yana zuwa muku ne da wasu daga cikin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa muku a wannan tasha, kuma a daidai wannan lokaci. A cikin Shirin wannan makon, zai amsar tambayar da ke neman Karin bayani a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya da kuma gazawarsa da ma majalisar wajen kawar da yake yake a duniya,…
…
continue reading
1
Dalilan da suka haddasa barkewar yaki tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas
20:01
20:01
Main Kemudian
Main Kemudian
Senarai
Suka
Disukai
20:01
Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micael Kuduson, mayar da hankali kan neman karin bayani dangane da musabbabin sake barkewar rikici tsakanin kungiyar Hamas ta yankin Falasdinu da Isra’ila. Akwai kuma wasu karin tambayoyin da shirin ya yi wa masu sauraro karin bayani akai.Oleh RFI Hausa
…
continue reading