Yadda Dokar Zabe Ta Kawar Da ’Yan Fadar Buhari
Manage episode 328375688 series 3311743
Shin akwai lokacin da zababbun shugabanni a Najeriya za su sauka daga kujerunsu idan suna son tsayawa takarar zabe?
Kawo yanzu dai, dokar zaben da Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya wa hannu a watan Fabrairu ta wajabta mishi sauke ’yan fadarsa masu niyyar shiga zabe.
Shin wane tasiri wannan sauyi da sabuwar dokar zai yi ga dimokuradiyyar kasar?
Wadannan da ma wasu batutuwan da suka shafi dokar zaben Najeriya ne batun da shirin namu ya mayar da hankali a kai. A yi sauraro lafiya.
561 episod